Bola Tinubu
Kungiyar Dattawan Arewa ta gargadi shugaban kasa, Bola Tinubu da kungiyar ECOWAS kan matakin soji a kan Nijar, ta ce matakin soji ba zai haifar da ɗa mai ido ba
Hadimin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya yi magana kan inda Nasir Ahmad El-Rifai ya koma, kwanaki kaɗan bayan ya haƙura da zama minista.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa maganar karin kudin mai a kasar babu kamshin gaskiya a cikinta, ya bukaci mutane su kwantar da hankalinsu.
Tsohon Gwamna Wike ya hadu da Shugaban APC, Abdullahi Ganduje. Ziyarar za ta kada hantar ‘ya ‘yan jam’iyyar PDP da su ke jin haushin tsohon Gwamnan na Ribas.
Shugaban ƙasar Rasha Vladimir Putin ya tofa albarkacin bakinsa kan juyin mulkin jamhuriyar Nijar. Ya bukaci a bi matakai na diflomasiyya wajen warware rikicin.
Gaskiya ta bayyana bayan da faifan bidiyo ke yawo cewa shugaban Amurka, Joe Biden ya ce Buhari ya mutu shekaru shida da suka wuce, bincike ya tabbatar karya ne.
Sakataren harkokin wajen kasar Amurka Anthony Blinken, ya kira shugaban Najeriya kuma shugaban ƙungiyar ECOWAS Bola Ahmed Tinubu kan shugabancin ECOWAS da kuma.
Za a ga tsadar abinci, buhun shikafa zai kuma tsada a kasuwa. ‘Yan kasuwan da ke Arewa a karkashin NACCIMA sun fara ankarar da al’umma kan halin da ake ciki
Ganin Dalar Amurka ta kai N950, Shugaba kasa da CBN sun fara neman mafita. Bola Ahmed Tinubu ya gaji da yadda Naira ke tangal-tangal, ya kira Folashodun Sonubi.
Bola Tinubu
Samu kari