Bola Tinubu
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi APC da Shugaba Tinubu da son yin amfani da rikicin juyin mulkin Nijar domim sanya dokar ta ɓaci a Najeriya.
Mun tattaro jerin abubuwa 10 da su ka jefa Nasir El-Rufai a matsala, su ka yi masa bukukun Minista. Daga ciki akwai kisan kare-dangi ga mazauna jihar Kaduna.
George Akume wanda ya shiga ofis a watan Yuni, ya samar da kwamiti na musamman da zai taimaka a nemo wadanda za a ba mukaman da ake da su a gwamnatin tarayya.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan Arewacin Najeriya suka tafka asara saboda yadda gwamnatin ECOWAS ta dauki mataki kan yadda aka garkame iyakar Najeriya.
Za a ji Sheikh Kabiru Gombe, ya ce malaman kasar Najeriya nan sun shaida wa Shugaban Kasa Bola Tinubu illar da take tattare da afka wa Jamhuriyar Nijar da yaki.
Hotuna sun bayyana a yanar gizo waɗanda suka nuna jami'an tsaron da ke ba Seyi Tinubu, ɗan Shugaba Bola Tinubu, kariya wanda hakan ya fusata ƴan Najeriya sosai.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya ba iwa kungiyar ECOWAS shawarwari kan yadda za a shawo kan rikicin da ke faruwa a Jamhuriyar Nijar.
Wata dalibar makarantar Chibok da Boko Haram su ka sace a 2014 za ta hadu da iyayenta. A lokacin da aka dauke Kabu a 2014, ta na shekara 13, yanzu ta kai 22
Fadar gwamnatin tarayya ta yi ƙarin haske kan dalilin da ya sanya farashin man getur ba zai yi ƙasa ba ko da kuwa matatun man fetur ɗin ƙasar nan suna yin aiki.
Bola Tinubu
Samu kari