Bola Tinubu
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya dawo da al'adar tsaftar muhalli a babban birnin tarayya Abuja. Wike ya ce za a riƙa yin tsaftar muhallin.
Gwamnatin Edo ya ce abin takaici da bakin ciki ne yadda Gwamnatin Tarayya ta ke so ta rufe al’umma baki a tsadar rayuwar da ake yi bayan cire tallafin fetur.
Babban malamin addinin kiristanci, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa Najeriya ba za ta iya matsawa gaba ba har sai Shugaba Tinubu ya gudanar da bincike.
Tsohon shugaban hukumar NBS, Dakta Yemi Kale ya soki tsarin da aka bi na bayyana rahoton raguwar rashin aikin yi a kasar, ya ce babu hankali a cikin alkaluman.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa Najeriya na cikin gagarumar matsala a halin da ake ciki ta fuskar tattalin arziƙi da kuɗaɗen shiga.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya ba da umarnin rufe kafatanin gidajen gala da ke jihar Gombe. Hakan ya biyo bayan korafe-korafen da jama'a suka.
‘Yan Kaduna ta Kudu sun kawo shawarar wanda za a ba Minista. Ana so Abdulmalik Durunguwa ya zama Minista yadda aka samu Isiah Balat da Nenedi Usman daga Kudana.
Shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya yi shagube ga dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Kwankwaso, cewa ya ta kamun kafa don ya zama ministan Abuja.
Dr. Usman Bugaje ya gabatar da takarda da ya nuna kuskuren shiga yaki da kasar Nijar. Masanin tarihin ya soki garajen da kungiyar ECOWAS ta yi na yin barazana.
Bola Tinubu
Samu kari