Bola Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta sanar da yanayin da ta tarar da tattalin arziƙin ƙasa. Ministan kuɗi da tattalin arziƙin ƙasa Wale Edun ne ya bayyana hakan jim kaɗan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya samar da gidajen mai 9,000 kari daga fiye da 10,000 da ake da su a da don samar da mai cikin rahusa madadin man fetur
Hukumar jin daɗin yan sanda ta ƙasa (PSC) ta umarci mataimakan sufeto janar na ƙasa (DIG) huɗu su gaggauta aje aiki kuma ta bayyana sunayen sabbi guda huɗu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatar da jawabi mai ban sha’awa a gaban lauyoyi 16, 190 ya ce ana tattara 90% na arzikinmu wajen biyan bashin da aka ci a baya.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce akwai banbancin bayanan karatun shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a shekarar 1999 da kuma 2023.
Daniel Bwala, tsohon hadimin ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya hasaso lokacin da kotu za ta ƙwace kujerar Shugaba Tinubu.
Wasu mutane sun kai farmaki rumbun abinci na gwamnati da ke jihar Bayelsa tare da dibar kaya masu tarin yawa, wani abincin ya rube a ajiye tun shekarar 2022.
An bayyana cewa a shirye Shugaba Bola Ahmed Tinubu yake ya kori duk wanda bai yi abinda ya dace ba cikin ministocinsa. Kakakin shugaban ƙasar Ajuri Ngelale.
Barr. Festus Ogun ya goyi bayan ministar fasaha, al'adu da tattalin arziƙin fikira, Hannatu Musa Musawa, kan zargin rashin kammala bautar ƙasa da ake mata.
Bola Tinubu
Samu kari