Bola Tinubu
Binciken diddigi da Legit ta gudanar ya nuna cewa bidiyon da ka yaɗa mai cewa Tinubu na shirin daina amfani da naira a koma dala a ƙasar nan, ƙarya ne.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya jajanta wa iyalan mutanen da suka mutu a haɗurran jiragen ruwan da suka afku a jihohin Adamawa da kuma Neja.
Najeriya ta rasa matakin farko yayin da Libya da Angola su ka zama na farko da na biyu a jere bayan kasar ta samu tasgaro wurin samar da mai a Afirka.
Ministocin shugaban kasa Tinubu biyu, Simon Lalong da Nkeiruka Onyejeocha, sun yi nasara a kararrakin da suka shigar kotun zaben yan majalisun tarayya.
Nyesom Wike, ministan birnin tarayya ya bukaci yan Najeriya da su yarda da gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu, yana mai cewa romon dadi na nan zuwa.
Binciken Godwin Emefiele ya nuna abubuwan da su ka faru a Bankin CBN. Kwamitin Jim Obazee bai gamsu da alkaluman da CBN ya fitar ba, ya na sabon bincike.
Gwamnatin tarayya ta bada aikin gyara hanyar Amanwozuzu-Uzoagba-Eziama-Orie-Amakohia a Imo. David Umahi ya ce 'dan kwangilar da ke aikin ya ji kunya.
Nyesom Wike ya na so ya rugurguza Jam’iyyar PDP saboda ya yi takarar 2027. Pedro Obaseki ya yi wa Wike raddi da ya fara yin kira a dakatar da Atiku Abubakar a PDP.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe da ke zamanta a Jos babban birnin jihar Filato ta ƙwace kujerar sanatan PDP Napoleon Bali tare da miƙawa ministan Tinubu Simon Lalong.
Bola Tinubu
Samu kari