Bola Tinubu
Minista ya yi karin haski kan shari’ar Bola Ahmed Tinubu da tsohon Gwamnan bankin CBN. Ba ayi yarjejeniya da Emefiele zai dawo da kudin da aka sata a CBN ba.
Gwamnatin tarayya a ranar Lahadi, 1 ga watan Oktoban 2023, ta sanar da ƙarin albashi da rabon tallafin kuɗi bayan ta kammala ganawa da ƙungiyar NLC.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen 2023, Peter Obi, ya yi wa Shugaba Tinubu shaguɓe kan kan takardun bayanan karatunsa na jami'ar CSU.
Domin hana shiga yajin-aiki, Gwamnatin tarayya ta karawa kowane ma’aikaci albashi. Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin kudi a kan alawus na watanni shida.
‘Yan kwadago sun hakura da zuwa yajin-aiki, an sasanta da gwamnati. Sanarwar Ministan labarai ta ce za a kai bukatun NLC da TUC zuwa wajen Bola Tinubu.
Shugaban kasa Tinubu ya amince da Karin albashin wucin gadi na N35,000 ga ma’aikata a dukkan mataki. Shugaban ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila ne ya sanar da hakan.
Shugabannin kungiyar kwadago na cikin ganawa mai muhimmanci da tawagar gwamnatin tarayya a fadar shugaban kasa gabannin shirin shiga yajin aikin gama gari.
Gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta sake gayyatar ƙungiyoyin ƙwadago na ƙasa domin tattaunawa da kan yajin aikin da suke shirin farawa.
Kungiyar SERAP ta maka gwamnonin Najeriya 36 ƙara a gaban kotu inda ta nemi a tilasta su bayar da bayanai kan yadda suka kashe kuɗaɗen tallafin da suka amsa daga FG.
Bola Tinubu
Samu kari