Bola Tinubu
Jam'iyyar LP a Najeriya ta yi martani kan jita-jitar cewa sun hada kai da sauran jam'iyyun adawa don kwace mulki a hannun APC mai mulki, sun fadi gaskiya.
Tsohon mataimakin shugaban APC na kasa ya ce Bola Tinubu ya katange kan shi, bai bari a fada masa kuskurensa. Jigo a APC, Saliku Lukman ya ce hakan ya na da hadari.
Duk da yana PDP, Gwamnan Bauchi ya ce Bola Tinubu zai gyara Najeriya, Gwamnan ya ce yadda Tinubu ya kawo cigaba iri-iri a Legas, haka za ayi a Najeriya.
Kungiyar kwadago ta NLC, ta lissafa sunayen wasu jami'an gwamnati, 'yan sanda, ciki har da tsohon kwamishan 'yan sanda na jihar Imo da take so a hukunta.
An bukaci Shugaba Bola Tinubu ya kori mai ba shi shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, saboda kalaman da ya yi kan gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari.
An yi watsi da rade-radin cewa Gwamna Lawal Dauda na jihar Zamfara ne ya dauki nauyin tawagar lauyoyin Atiku Abubakar a shari’arsu da shugaban kasa Bola Tinubu.
Shugaba Tinubu, zai ziyarci kasar Guinea Bissau ranar Almis domin bikin cikar kasar shekaru 50 da samun 'yancin kai. Wanna ita ce ziyararsa ta biyu a kasar.
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawa da kungiyoyin NLC da TUC don tattauna hanyoyin da za a bi don kawo karshen yajin yajin gama gari da kungiyoyin suka shiga.
Ofishin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro ya kira taron hahhwa da shugabannin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan yajin aikin da suka fara.
Bola Tinubu
Samu kari