Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sallami dukkan daraktocin ma'aikatar harkokin jiragen sama kwana daya bayan korar shugaban hukumomin FAAN da NAMA a jiya Laraba.
Dan takarar Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Usman Ibrahim ya yi fatali da jami'yyar PDP inda ya koma jam'iyya mai mulki ta APC a jihar, ya yabawa salon mulkin Uba Sani.
A'ummar garin Tudun Biri, da sojoji suka yi sakarwa bama-bamai da ya kashe akalla mutum 100 sun musanya shigar da gwamnatin Tinubu kara kotu da neman diyyar N33bn.
Ma'aikatar bunkasa ma'adanan Najeriya ta roki majalisar tarayya da ta kara mata Naira biliyan 250 a kasafin kudin 2024 da za a ba ta. A yanzu an ba ma'aikatar N24bn.
Tun ba yau ba, ana yawan zargin NNPCL da cewa su na boye gaskiyar cinikinsu. Ba a san gaskiyar abin da ke faruwa game da kudin da ake samu wajen saida man fetur ba.
Sabanin yadda ake ta yada jita-jita a shafukan sada zumunta, jam’iyyar LP ba ta nemi babban jigon ta, Peter Obi ya nemi afuwar Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba.
Bankin duniya ya ce bude kofa domin shigo da kaya kamar shinkafa zai taimaka. Hakan zai sa a fito da mutane miliyan 1.3 daga cikin talauci da ake fama da shi.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi Simon Bako Lalong, ya shirya yin murabus daga mukaminsa. Ministan zai koma kujerarsa ta Sanata a majalisar dattawa.
Majalisar zartarwan Najeriya FEC ta cimma matsayar zare manyan makarantun gaba da sakandire daga tsarin biyan ma'aikatan tarayya albashi watau IPPIS.
Bola Tinubu
Samu kari