Bola Tinubu
Masanan bankin Duniya su na da ta cewa a game da kudin da 'Yan Najeriya ke sayen fetur. Har yau ana biyan tallafi, sun ce ya kamata litar man fetur ta zama N750.
Gwamnatin Shugaba Tinubu za ta kashe akalla Naira biliyan 600 wajen biyan tallafin wutar lantarki da 'yan Najeriya suka sha a 2023. Gwamnati na neman mafita.
Naira biliyan 33 al'ummar Tudun Biri su ke nema daga aljihun gwamnati a matsayin diyyar rayuka saboda ana tsakiyar taron maulidi sojoji sun harbawa jama'a bam.
Ministoci 15 za su fi morewa da kasafin kudin shekara mai zuwa. Mun kawo jerin ma’aikatun tarayya 10 da za su cinye N20.7tr daga cikin kasafin N24tr.
Majalisa ta bankado yadda Minista ta ware N1bn domin taro da za ayi a kasar waje. Yadda Ministar kasuwanci ta ware N1bn a kasafin kudin 2024 bai yi masu dadi ba.
Sabon gwamnan CBN ya sha bam-bam da Godwin Emefiele. Micheal Olayemi Cardoso ya zo da tsare-tsarensa, yanzu wadanda aka rika ba bashi za su dawo da kudi.
Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta yi korafin cewa kudaden da aka ba ta a ma'aikatarta ba za su ishe su yaki da talauci ba a Najeriya.
Ƙungiyar yan kasuwa (TUC) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta biyan dukkanin ma'aikantan gwamnatin tarayya karin albashin N35,000.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta rantsar da sabbin kwamishinonin zaɓe wadanda zata tura jihohi bayan majalisar tarayya ta amince da naɗinsu.
Bola Tinubu
Samu kari