Bola Tinubu
Mai fashin baki a harkokin siyasa da al'amuran yau da kullum, Reno Omokri ya zayyano wasu dalilai tara da ke tabbatar da cewa mukin Tinubu ya fi na Buhari.
Rahotanni sun yi ta yawo cewa Shugaba Tinubu zai yi garambawul a mukaman ministoci bayan zargin samun badakalar makudan kudade a ma'aikatar jin kai da walwala.
Yanzu nan shugaba Tinubu ya isa jihar Imo domin halartar bikin rantsar da gwamnan jihar Hope Uzodimma a mulkinsa karo na biyu. Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka.
Na kusa da Goodluck Jonathan ya fadi wanda zai hana PDP lashe zabe a 2027. Reno Omokri ya ce idan Peter Obi bai tsaya takara ba, Atiku Abubakar zai iya nasara.
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo ya ta kan shi a gwamnati. ‘Badakalar’ kwangilar N438m ya sa CCB za ta binciki Minista bayan wata 6 a ofis
Tsohon kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar a zaben 2023, Daniel Bwala, ya bayyana martanin da Atiku ya yi masa bayan ya gana da Tinubu.
Wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taka rawa a hukuncin Kotun Koli kan zabeɓ Kano da Plateau.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam;iyyar NNPP a zaben 2023, ya ce jam’iyyarsa da ta APC za su yi aiki tare a inda ya kamata.
Wani jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Ibrahim Danlami Kubau, ya yi magana kan dalilin Tinubu na kin tsoma baki a shari'ar zaben gwamnan Kano.
Bola Tinubu
Samu kari