Bola Tinubu
An yi ta zanga-zanga a fadin Najeriya tun bayan cire tallafin mai da kuma tsare-tsaren da Tinubu ya kawo a bangaren daidaita naira ya kefa mutane cikin wani hali.
A lokacin da ake neman abinci a Najeriya, sai ga motoci za su tsallaka Nijar. Mai magana da yawun bakin hukumar ZARTO a Zamfara ya tabbatar da wannan zance.
Tsumagiyar kan hanya ta fyade har wadanda ke aiki a sakatariyar APC. Wahalar rayuwa ta jawo ‘yan jam’iyyar APC za suyi Abdullahi Ganduje da shugabanni zanga-zanga.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Suleiman Kazaure, tsohon datakta janar na hukumar NYSC a matsayin shugaban kwamitin yaƙi da muggan ayyuka a makarantu.
Wasu na ganin Godwin Emefiele ya yi aika-aikar da tattalin arzikin nan ya rikice ba kowa ba har ana ganin Bola Tinubu ba zai iya gyara barnar shekaru 60 a wata 6 ba.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta samu kanta cikin rudani kan laifin da za ta tuhumi Emefiele da shi.
Yayin da ake cikin mummunan hali a Najeriya, kungiyar ASUU ta ce ta rasa Farfesoshi 46 saboda tsadar rayuwa a Jami'o'in birnin Abuja da Minna da Keffi.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya magance halin matsin tattalin arziki da yunwar da ake fama da ita.
Shugaba Bola Tinubu ya bar birnin Adis Ababa na kasar Habasha, inda aka gudanar da babban taron kungiyar Tarayyar Afirka karo na 37 domin dawowa Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari