Bola Tinubu
Harkokin kasuwanci sun tsaya caka Legas yayin da wani mutum ya rasa ransa da wasu suka jikkata bayan an kare tsakanin Hausawa da Yarbawa a jihar.
Yayin da ake cikin mawuyacin halin tsadar rayuwa a Najeriya, hukumar Kwastam ta fara raba kayan abincin da ta kwace a yau Juma'a 23 ga watan Faburairu.
Alamu masu karfi na nuni da cewa kungiyar ECOWAS za ta dage takunkumin da ta kakaba wa Burkina Faso, Mali da Nijar biyo bayan sauyin gwamnati a kasashen uku.
Bola Tinubu ya bukaci al’umma su cire rai da zancen maido tsare-tsaren da aka saba da su. Janye tsarin tallafin fetur da karya Naira ne suka jefa mutane a wahala.
Wata Kungiya ta zargi gwamnonin jihohi da dakile shirin shugaban wurin inganta tattalin arzikin kasar don ganin ya tsaya da kafafunsa musamman a wannan yanayi.
Bola Tinubu ya cigaba da yin ruwan nade-nade a mulki. Tinubu ya amince da nadin shugabanni da-dama da za su kula da hukumomi da kamfanoni a ma’aikatar sadarwa.
Gbenga Alade aka zaba ya zama shugaban AMCON mai kula da kadarorin Najeriya. Shugaba Bola Tinubu ya katse wa’adin Malam Ahmed Kuru wanda Muhammadu Buhari ya nada.
Bola Tinubu ya jika hantar ma’aikatan jami’a bayan bakar wahala a zamanin Buhari. Gwamnati tana neman hada fada a jami’o’in kasar a dalilin albashin da aka saki.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta rika yin rabon kudi duk wata ga wadanda suke cikin fatara. Wale Edun ya ce an shirya dawo da tsarin inganta rayuwar marasa galihu.
Bola Tinubu
Samu kari