Bola Tinubu
Kabilar Igbo sun bayyana dalilin da ya sa ba za su shiga zanga-zangar da ake yi a fadin Najeriya ba baki daya kan tsadar rayuwa inda suka ce an nuna musu wariya.
A sakamakon karbar shawarar kwamitin Stephen Oronsaye, za a taba ma'aikatun gwamnati. Daga cikin wuraren da abin zai iya shafa watakila akwai bankin NEXIM.
Kungiyar MURIC ta bayyana cewa mutumin nan 'dan jihar Sokoto da ya nemi a kashe Remi Tinubu,matar shugaban kasa, Sanusi Abubakar ya janye kalamansa.
Majalisar dattijai a ranar Talata, ta tabbatar da nadin shugaba Bola Tinubu na Hafsat Bakare, a matsayin daraktar hukumar kwararru ta kudi ta Najeriya (NFIU).
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fara zanga-zangar da ta shirya kan tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki a kasa. Jam'iyyun PDP da LP sun goyi bayanta.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa matasa alkawarin ba su tallafi don rage radadin da ake ciki a ƙasar.
Mambobin kungiyar kwadago sun fara gudanar da zanga-zangar gama gari na kwanaki biyu a ranar Talata, 27 ga watan Fabarairu kan matsin tattalin arziki a kasar.
Maganganun da shugaban majalisar dattawa ya yi a kan gwamnonin jihohi ba gaskiya ba ne. Sanata Godswill Akpabio ya bada hakuri ta bakin mai magana da yawunsa.
'Yan kwadago sun ki jin lallashi, sai sun yi zanga-zangar da suka shirya. Gwamnatin Tarayya ta gagara shawo kan ‘yan kwadago su hakura da shirya zanga-zanga
Bola Tinubu
Samu kari