Bola Tinubu
Mataimakin shugaban kasa kashim Shettima, ya yi wa 'yan Najeriya albishir da cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi musu tanade-tanade mai kyau.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumar hana fasa kwauri ta kasa watau Kwastam, da ta mayar da kayan abincin da ta kwace ga mutanen da ke da su.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bello El-Rufai ya yi magana kan kin amincewa da mahaifinsa, Nasir El-Rufai a Majalisa inda ya ce an yi asarar jajirtacce.
Yayin da ake ta kiraye-kirayen bude iyakokin Najeriya da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rufe, a yanzu Shugaba Tinubu ya na tunanin sake bude iyakar.
Ana zargin an yi wani cushe a majalisar dattawa a kasafin kudin shekarar nan. Akwai wani kasafin kudin da aka amince da shi da ‘yan Najeriya ba su sani ba
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta yi Allah wadai da ‘yan bindiga, ta bayyana su a matsayin matsora kuma ta nemi a dunga yanke hukuncin kisa a kansu.
Bello Matawalle, karamin ministan tsaro ya tura sakon gargadi ga masu fatan juyin mulki a Najeriya inda ya ce basu kishin dimukradiyya da ci gabanta.
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris ya sanar da shirin fara rabon kayan abinci domin rage radadi a jihar yayin da ake cikin wani mawuyacin hali a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin ɗan shugaban jam'iyyar APC, Dakta Umar Ganduje, Umar Abdullahi Umar a matsayin babban darektan ayyuka a hukumar REA.
Bola Tinubu
Samu kari