Bola Tinubu
Sabanin wani rubutu da aka dinga yadawa a yanar gizo kan ba matasa tallafin N500,000, gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ba ta da wannan shirin.
Dauda Kahutu Rarara, a zantawarsa da manema labarai, ya ce: "Ni ne na yi ruwa na yi tsaki Shugaba Tinubu ya ba Ali Nuhu muƙamin shugaban hukumar fina-finai.
Yayin da uwar gidan shugaban kasa, Remi Tinubu ta ziyarci jihar Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya ba ta hakuri kan kalaman malamin Musulunci da ya yi kanta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta biya ko sisi ba a matsayin kudin fansa na daliban da 'yan bindiga suka sace a Kaduna.
Yayin ake ta kiraye-kirayen bude iyakoki ga Shugaba Tinubu a Najeriya, a karshe shugaban ya saurari koken jama'a ya umarci bude iyakokin Najeriya da Nijar.
Bayan kaddamar da aikin layin dogo na Kano-Katsina-Jibiya-Maradi da aka yi a gwamnatin da ta gabata, yanzu aikin zai ci gaba bayan samun har $1.3bn.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci musulmi su yi amfani da wannan damar wajen yi wa kasar nan addu'ar samun ci gaba da tsira daga halin ƙuncin da aka shiga.
Mawakin siyasar nan Dauda Adamu Kahutu Rarara ya fito ya sake dora alhakin halin kuncin da ake ciki a kasar nan a kan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta dage kaddamar da shirin ba daliban Najeriya lamuni mara ruwa don karatunsu.
Bola Tinubu
Samu kari