Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci gwamnonin jihohin kasar nan da su samar da filayen kiwo ga makiyaya don kawo karshen rikicinsu da manoma.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kaddamar da shirin ba da tallafin N50,000 ga 'yan Najeriya musamman ga masu sana'o'i da kananan 'yan kasuwa a fadin kasar.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya dauki matakai masu tsauri wadanda suka dace don kawo karshen 'yan ta'adda.
Yayin da 'yan bindiga ke ci gaba da kai hare-hare, Sheikh Ahmed Gumi ya shawarci Bola Tinubu kan sulhu sabanin kuskuren da aka yi a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana cewa Godwin Emefiele ya cire biliyoyin daloli a asusun kasar ba tare da sanin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ganawar sirri da Ibrahim Badamasi Babangida, tsohon shugaban ƙasa a zamanin mulkin soja a gidansa da ke Minna.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nesanta kansa daga kalaman wasu muƙarraban gwamnatinsa da ke zargin Muhammdu Buhari da jefa ƙasar nan cikin wahala.
Za a ji Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki gwamnonin jihohi 36 da su fara biyan kudaden rage radadin cire tallafin mai domin kawo sauki a cikin al'umma.
Hadimin Shugaba Tinubu a bangaren yada labarai, Ajuri Ngelale ya bayyana irin lalata Najeriya da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya yi a mukin Muhammadu Buhari.
Bola Tinubu
Samu kari