Bola Tinubu
Kungiyoyin kwadago na kasa na NLC da TUC sun gabatar da mafi karancin albashi da suke so gwamnati ta rika biyan ma'aikata duk wata a fadin Najeriya.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Idris Mohammed, ya yi bayani kan yadda gwamnatin za ta yi amfani da kudaden da za a samu na janye tallafin lantarki.
Wani faifan bidiyo da aka sanya a manhajar X, ya nuna Shugaba Bola Tinubu yana alkawarin rage farashin man fetur. An gudanar da bincike kan sahihancinsa.
Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta fito ta bayyana kuskuren da yankin ya yi kan zaben Shugaba Bola Tinubu a lokacin zaben shugaban kasa na shekarar 2023.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna kwarin guiwar cewa ƴan Najeriya za su kubuta daga kangin wahala da tsadar rayuwa daga nan zuwa Disamba.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya ce Bola Ahmes Tinubu ya shirya zuba manyan ayyuka a Arewacin Najeriya, ya soki NEF.
Tsohon gwamnan Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari, ya yi kira ga ƴan Najeriya su ƙara zage dantse wajen yin addu'a domin a samu nasara a yaƙi da ayyukan ta'addanci.
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya caccaki kungiyar dattawa Arewa bisa kalamaɓ da ta cewa Arewa ta yi nadamar zaben Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon manajan daraktan kamfanin FHAEDL. Injiniya Kabir Musa Umar shi ne aka nada a wannan mukamin a kamfanin.
Bola Tinubu
Samu kari