Bola Tinubu
Fitaccen Fasto a jihar Kaduna, Rabaran Matthew Ndagoso ya bayyana illar rashin tsaro da tsadar rayuwa ga ƙwaƙwalwar 'yan Najeriya, ya ba Bola Tinubu shawara.
A ranar Juma'a, 26 ga watan Afrilu, Shugaba Bola Tinubu ya nada Jim Ovia a matsayin shugaban hukumar bayar da lamunin ilimi ta Najeriya (NELFUND).
Babbar Kotun Tarayya ta yi fatali da korafin da aka shigar kan Ministar Al'adu, Hannatu Musawa game da rashin kammala bautar ƙasa yayin da aka naɗa ta mukami.
Daruruwan matasa sun mamaye sakatariyar APC a birnin Tarayya Abuja inda suke neman shugaban jam'iyyar, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga mukaminsa.
Shugaban kungiyar SNM Kayode Arimoro ya roki shiugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a kan ya dawo da tsohuuwar minista Betta Edu bakin aiki saboda ba ta da laifi
Simbi Wabote tsohon shugaban hukumar NCDMB ya zargi karamin ministan man fetur da yin cushe a kasafin kudin hukumar. Heineken Lokpobiri ya yi martani.
Wata kungiyar farar hula ta caccaki shugaban 'yan sanda kan kalamansa na cewa a hada hukumar 'yan sanda da NSCDC. Kungiyar ta ce hakan zai kawo cikas a harkar tsaro
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar ce kadai za ta kawo mafita ga 'yan ƙasar a halin da ake ciki yanzu.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa ta UPPP ta shawarci Shugaba Bola Tinubu ya gargadi hukumar EFCC kan binciken tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Bola Tinubu
Samu kari