Bola Tinubu
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya sha alwashin ba Bola Tinubu kuri'u a 2027 yayin da ya karɓi shugabannin kananan hukumomi 17 da suka sauya sheka zuwa APC.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa matakin da aka dauka kan dokar ta baci a jihar Rivers ya yi daidai. Ta fadi makomar kudaden jihar da za a fitar daga asusun tarayya
Karamin ministan tsaro a gwamnatin Bola Tinubu, Bello Matawalle ya goyi bayan matakin sanya dokar ta baci a jihar Rivers. Ya nuna cewa sojoji na cikin shiri.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da sabon shugaban gwamnatin rikon kwarya da ya naɗa a jihar Ribas, ana tunanin za su tattauna batutuwa.
'Yan majalisar wakilai sun yi cacar baki yayin da za su fara muhawara kamn maganar dakatar da gwamna Simi Fubara da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas (mai ritaya) a matsayin gwamnan rikon kwarya na Jihar Rivers bayan rikice-rikicen siyasa.
Wasu manyan lauyoyi sun tofa albarkacin bakinsu kan matakin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauka na sanya dokar ta baci a jihar Rivers mai arzikin mai.
Shugaban majalisar Rivers, Martin Amaewhule, ya goyi bayan matakin Bola Tinubu a jihar inda ya ce Gwamna Siminalayi Fubara ya karya dokoki da dama.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reuben Abati ya bayyana fatan majalisar kasar nan za ta iya tsige Bola Ahmed Tinubu daga kujerarsa saboda karya dokar kasa.
Bola Tinubu
Samu kari