Majalisar dokokin tarayya
An samu wata 'yar karamar dirama a zauren Majalisar Wakilan Najeriya yayin da wani daga cikin mambobin majalisar ya shigo zauren cikin shigar da ta saba ka'ida.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aikawa da Majalisar Wakilai wata wasika ta neman a ba shi izinin ciyo bashin naira biliyan 500 domin sayowa 'yan Najeriya.
Majalisar Dokokin jihar Bauchi ta amince da amfani da harshen Hausa wajen gudanar da al'amuranta na yau da kullum. Kakakin Majalisar Abubakar Y Suleiman ne.
Kashim Shettima, mataimakin shugaban kasa na wata ganawar sirri da kakakin Majalisar Wakilai Tajuddeen Abbas, da sauran shugabannin majalisar a fadar gwamnati.
Godswill Akpabio ya sanar da Sanatocin da su ka samu shugabancin kwamitoci na musamman. Za a ji Sanatocin da suka samu shugabancin kwamiti a rabon da aka yi.
Majalisar wakilai ta dakatar da ƙarin kuɗin karatu a jami'o'in gwamnatin tarayya da kwalejojin gwamnatin tarayya a faɗin ƙasar nan. Tace a koma tsarin baya.
Shirin da 'Yan majalisa su ke yi zai shafi Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari. Bincike-binciken da za ayi a majalisar zai shafi saida kadarorin gwamnati.
Muhammed Adamu Bulkachuwa ya dumfari kotu saboda a tsaida hukumomi daga bincikensa bayan ya nemi ya jefa mai dakinsa watau Zainab Bulkachuwa a cikin matsala.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Irepo-Oorelope ya sanar da rasuwar mahaifiyarsa a yau Juma'a 7 ga watan Yuli, ya ce za a bayyana lokaci da wurin jana'izarta.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari