Majalisar dokokin tarayya
Sanatoci sun yi zaman jira domin dawo da wutar lantarki kafin fara zamansu na ranar Talata, 5 ga watan Maris 2024 yayin da kamfanin AEDC yake bin wasu hukumomi bashi
Shugabannin kamfanin hada-hadar Kirifto na Binance sun shiga matsala a Najeriga, yayin da majalisar wakilai ke shirin aikewa da sammacin cafke su.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027, Da alamu Tinubu ba zai sake tsayawa takara ba yayin da ake neman kawo dokar da za ta hana wasu yankuna takara.
Mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara da aka dakatar sun nemi Shugaban kasa Bola Tinubu da majalisar tarayya da su tsoma baki a rikicin da ya dabaibaye zauren.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun yi fatali da wani kudirin doka da aka gabatar na neman a yi wa dokar zaben shugaban kasa da na gwamnoni garambawul.
Majalisar wakilai ta hannun kwamitin asusun jama'a ta yi barazanar aikewa da sammacin kamu kan gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso.
Majalisar ta yi mamakin yadda kamfanin karafa na Ajaokuta da NIOMCO ke ci gaba da tabarbarewa duk da zargin biyan $496m ga ‘yan kwangila tsakanin 2008 zuwa yanzu.
A lokacin Muhammadu Buhari, an yi ta buga kudi domin a ba gwamnatin tarayya aro. ‘Yan majalisar dattawa sun nada Sanatoci da za su binciki bashin da Buhari ya karbo.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan tarayya, Benjamin Kalu, ya ce har kawo yanzu ba su sami wata takardar kirkiro sabbin jihohi bakwai ba a Najeriya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari