Yan ta'adda
Farfesa Umara Babagana Zulum, Gwamnan jihar Borno ya ce mayakan ta'addanci ISWAP sn fi na Boko Haram miyagun makamai, don haka dole a dakile su da gaggawa.
Gwamna Bell Matawalle na jihar Zamfara ya ce daga cikin dalilan da suke assasa wutar ta'addanci akwai kyale 'yan bindigar da 'yan ta'adda da ake yi ba hukunci.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki gari guda a jihar Katsina, sun hallaka mutane da dama sun sace wasu sannan daga baya suka aiko wasikar da ke bayyana haraji..
Jam'iyyar hamayya a ƙasar nan PDP tace ya kamata hukumomin tsaro su tuhumi shugabannin jam'iyyar AOC mai mulki bisa zargin taimakawa ta'addanci a Najeriya.
Rahoton da ke iso Legit.ng Hausa ya bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun sake kai hari jihar Kaduna sun sace mutane sama da goma, sun harbe wani mutum ya mutu.
Jam'iyyar APC mai mulki a kasar ta yi martani kan harin yan bindiga a Zamfara, ta bayyana cewa kashe-kashen da aikatawa mutanen jihar ba zai tafi a banza ba.
Acikin rashin kyautawar 'yan ta'addan da miyagun al'amuran da suka aiwatar a arewa maso yamma da arewa ta tsakiya,sun gigita yankunan inda ake ganin zubda jini.
Yayin da 'yan bindiga da suke kokarin tserewa daga luguden wutar sojoji suka ratsa kauyuka, jami'an tsaron sirri na sojoji sun yi ta kokarin amso mutane a daji.
Shugaban ma'aikatan tsaro na kasa , Janar Lucky Irabor, ya ce duk da kalubalen tsaro, a halin yanzu kashe-kashen mutane ya ragu idan aka danganta da na baya.
Yan ta'adda
Samu kari