Yan ta'adda
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya yi martani a kan sabbin hare-haren da yan bindiga suka kai jihar inda ya bayyana cewar za a tura manyan jiragen yaki jihar.
Babban limamin masallacin kasa da ke Abuja, Dr Muhammad Kabir Adam, a ranar Juma’a ya bukaci ‘yan Najeriya da su dinga bayyana maboyar ‘yan ta'adda a kasar nan.
A kalla gawawwakin mutum143 aka samo kuma aka birne sakamakon kisan gillar da 'yan ta'adda suka yi a yankunankananan hukumomin Anka da Bukkuyum a jihar Zamfara.
Bello Turji, gagararren dan bindigan da ya addabi yankin arewa maso yamma, ya sauya sheka daga jihar Zamfara sakamakon tsananin luguden wutar sojojin Najeriya.
'Yan ta'adda sun yi garkuwa da 'ya'yan tsohon sakataren gwamnatin jihar Taraba har su shida, Gebon Kataps, tare da dan sandan da ke basu kariya da kuma direba.
Wasu miyagun 'yan bindiga, sun farmaki wani ofishin 'yan sanda, inda suka dasa bama-bamai suka kuma saki wadanda aka tsare. Wannan lamari ya yi muni sosai.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana manufar gwamnatinsa na karar da dukkan masu aikata munanan laifuka musamman a yankin Arewa maso yammacin kasar nan.
Daga karshe dai gwamnatin Buhari ta amince da ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda. A cikin wasu takardun gwamnati, an ga yadda lamarin ya kaya a hukuma.
Wasu yan ta'adda da ake tsammanin mayakan kungiyar ISWAP ne sun kai hari garin Buni Gari dake jihar Yobe da asubahin ranar Laraban nan, sun kone wani Asibiti.
Yan ta'adda
Samu kari