Yan ta'adda
Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram/ISWAP ne sun kara kai hari kauyen Kautikari da ke karkashin karamar hukumar Chibok inda suka halaka dan dagacin kauyen, Bu
Wani bidiyo ya bayyana na yan bindigar da suka farmaki bankuna a Uromi, hedkwatar karamar hukumar Esan North-East da ke jihar Edo,inda suke fita da kudade a buh
Gwamna Nasir na jihar Kaduna ya sanar da cewa dalilin da yasa sojojin Najeriya suka bar 'yan bindiga suna jan zarensu, shi ne gudun gurfana kotun ICC ta duniya.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya ce rahotannin binciken farko sun bayyana wata alaka tsakanin 'yan sandan Najeriya da sojoji tare da 'yan bindigaa.
El-Rufai ya ce shi da wasu gwamnonin jihohi biyar na yankin suka yanke shawarar shigowa da na’urorin harba makamai da ake iya sarrafawa daga nesa daga Turkiyya.
Shugaban yan bindiga, Dullu Kachalla, ya yafewa mazauna wasu garuruwan da suka kakabawa haraji sauran kudaden da ake binsu bayan sun biya naira miliyan biyar.
Jimillar mayakan ta'addanci na Boko Haram da suka mika wuya ga sojojin Najeriya sun kai 470. Daga cikin mayakan ta'addancin akwai manyan kwamandoji hamsin.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bada labarin haduwarsa da yan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram a shekarar 2021. Tsohon shugaban kasar ya gana da wasu
Wani abun fashewa da ya tashi a kauyen jihar Neja ya halaka mutane da yawan gaske, ana zaton yan ta'adda ne suka ɗana shia kauyen Galadima-Kogo, dake Shiroro.
Yan ta'adda
Samu kari