Yan ta'adda
Tsagerun yan bindiga sun kashe wata tsohuwar shugabar matan PDP, Ucha Ndukwe, diyarta Chibuzor Ndukwe da kuma wasu mutane biyu, Ndubuisi Ndukwe da Kalu Umah.
'Yan ta'adda sun kai farmaki anguwan Nasarawan Burkullu dake karamar hukumar Bukkuyum ta jihar Zamfara inda suka kashe mutum2,sun sace mutum 1 tare da jigata 3.
Mutane sun tsere daga gidajensu a kauyukan da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato sakamakon farmaki da yan bindiga ke yawan kaiwa al'umman da ke yankunan.
Yaki da ta'addanci ya samu gagarumin nasara a jahar Neja, inda jami’an tsaro suka kashe yan ta’adda sama da guda dari biyu a cikin kwanaki hudu da suka gabata.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya bayar da labarin yadda jiharsa ke fama da rashin tsaro inda yace mulkinsa na samar da dukkan goyon baya da ya dace.
'Yan ta'adda sun gigita kauyen Matane, garin su sakataren gwamnatin jihar Niger, Alhemd Ibrahim Matane. Sun dinga kone shaguna, gidaje da kadarorin mutane.
Wasu yan bindiga sun kashe wasu mata biyu, Safiya Salihu da Amina Ibrahim, a hanyarsu ta zuwa wajen wani bikin aure sakamakon budewa motarsu wuta da suka yi.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmaki basaraken masarautar Aiyede dake jihar Ekiti, Abdulmumini Orishagbemi. Sun harbe shi a kafa.
Yan bindiga sun sace wata amarya a wani farmaki da suka kai kauyen Gbacitagi da ke karamar hukumar Lavun ta jihar Neja a ranar Asabar, 27 ga watan Fabrairu.
Yan ta'adda
Samu kari