Yan ta'adda
Babban kotu mai zama a Imo ta bada umurni ga rundunar yan sandan Najeriya da hukumar yan sandan farin kaya, DSS, da kada su kama dan takarar gwamnan APGA, Odoh.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar wasu miyagun ƴan bindiga a jihar Kaduna. Sun kuma ceto wasu mutane da ƴan bindigar suka sace a wani hari
Sanata Ali Ndume ya taya zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima murnar lashe zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
Rundunar yan sandan jihar Borno ta tabbatar da harin da Boko Haram suka kaiwa masu zabe a yankin Gwoza. Ta ce mutane 5 ne suka jikkata a harin na ranar zabe.
Mai martaba sarkin Goda, Mohammed Shehu Timta, ya tabbatar da cewa wasu yan ta'adda sun shiga garin sun raunata akalla mutane 5 yayin da ake gudanar da zabe.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun farmaki gidan wani jigon siyasar jihar Ribas, sun kone kayayyaki masu daraja a cikin gidan da ke birnin Fatakwal a Kudancin kasa.
Tsuguni Bata Kare Ba: Wasu guggun Yan Ƴan Bindiga Ɗauke da Muggan Makamai Sun Kaddamar da Hari Mai Muni wa Ofishin Dake Jihar Abia, Kudu Maso Gabashin Najeriya
Labarin da muke samu mara dadi ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan gidan talabijin da rediyo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Wani lamari mai ban tausayi ya faru a garin Amagu Ihube a karamar hukumar Okigwe dake jihar Imo ranar Talata yayin da yan ta'adda suka kona dattijuwa da ranta.
Yan ta'adda
Samu kari