Yan ta'adda
A kalla mutum 101 da ake zargin ‘yan ta’addan Boko Haram ne ake zargin an saki daga gidan yarin Kirikiri dake jihar Legas saboda karbo fasinjojin jirgin kasa.
Yan kananan yara da mata sun hallaka yayin tserewa ‘yan bindiga a wani kauyen jihar Zamfara. Mata da ‘Yan Yara 30 ne suka nutse a ruwa a yunkurin tsira da ransu
Mayakan ta’addanci na ISWAP sun halaka mayaka takwas na kungiyar ta’addancin Boko Haram a wata arangama da suka yi a Borno inda aka kashe ‘yan Boko Haram 8.
Sakataren kwamitin mutum bakwai na shugaban ma’aikatan tsaro, Farfesa Usman Yusuf, ya bayyana yadda suka shawo kan Boko Haram suka saki fasinjojin jirgin kasa.
Wani dan luwadi a yankin Falasdinawa ya bakunci kiyama yayin da wasu mutane suka guntule kansa a yammacin kogin Jordan, duk dai a yankin da ake yawan cece-kuce.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya hana da fasinjoji 23 na jirgin kasa da suka samu ‘yanci a ranar Laraba a asibitin NDA dake Kaduna a Najeriya.
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya bayyana farin cikinsa kan sakin fasinjoji 23 na jirgin kasa da suka dade hannun ‘yanci.Buhari ya taya iyalan fasinjojin murna.
Dukkan fasinjojin farmakin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga watan Maris 2023 sun shaki iskar ‘yanci kamar yadda gwamnatin tarayya ta bayyyana.
‘Yan ta’adda sun sako sauran fasinjoji 23 da suka yi garkuwa da su a farmakin jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna. Fasinjojin sun shaki iskar ‘yanci ranar Laraba.
Yan ta'adda
Samu kari