Yan ta'adda
Zababben ‘dan majalisar Gbako ya sha da kyar ne a sakamakon harin da aka kai masa a Gyado a Benuwai. A makon da ya gabata aka yi zaben jihohi, Dajoh ya ci zabe.
Ƴan bindiga a jihar Kaduna sun halaka soja ɗaya da raunata wasu uku a wani ƙazamin artaɓu da ya ɓarke a tsakanin su a jihar Kaduna. Sun kuma ƙona motar sojojin.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan ta'addan ISWAP suka shiga tashin hankali dalilin hallaka musu manyan dakaru. An fadi yadda suka yiwa manyansu jana'iza.
Bayan zaben gwamna da aka yi a Najeriya, wasu 'yan ta'adda sun bankawa babban kotun jihar Ebonyi wuta, inda suka kone komai da ke cikinsa basu bar komai ba.
An kama wani dan ta'addan Boko Haram da yace ya tuba, amma ya ci gaba da aikata barna kan sojoji ta hanyar kitsa hari kan ayarin jami'an tsaron da ke Borno.
Za ayi karar Tukur Mamu a babban kotun tarayya mai zama a garin Abuja kwanaki bayan an cafke shi. Jaridar nan ta Daily Nigerian ta fitar da irin wannan labari.
Wani magidanci ya shiga tashin hankali yayin da ya dauki kudi ya kai don ba da fansa, amma aka rike shi tare da ajiye shi sai ya kawo wasu manyan kudin da babu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin ɗan ta'adda a jihar Zamfara. Ummaru Nagona ya bakunci lahira ne a wata arangama da dakarun soji
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi Allah wadai da harin ta'addancin da wasu miyagun ƴan ta'adda, suka kai a ƙaramar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna.
Yan ta'adda
Samu kari