Yan ta'adda
Tsohon shugaban hukumar NERC ya bayyana damuwa bisa kin hukunta wadanda suka kashe dalibai FCE, Deborah Samuel da ta durawa Annabi SAW ashar a jihar Sokoto.
‘Yan sandan jihar Katsina sun dakile wani farmakin ‘yan bindiga a kauyen Unguwar Rinji dake karamar hukumar Kurfi. Sun ceto mutum biyar da aka yi garkuwa dasu.
An yi mummunan fada tsakanin ISWAP da Boko Haram, 'yan ta'addan Boko Haram sun tsere sun bar 'ya'yansu da matansu a maboyarsu, sun shiga hannun 'yan ISWAP.
Shahararren mai garkuwa da mutanen nan watao Dogo Gide yace sai an cika masa burins na biyan N100m akan dalibai da malamnan makarantar Yawuri ta jihar kebbi
Labarin da yake zuwa mana shi ne 'Yan bindiga sun dauke makwabta har da iyalin wani ‘Dan Majalisa a Zamfara, miyagun sun shiga gidan ‘dan majalisar dokokin jiya
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki yankuna biyu na karamar hukumar Billiri na jihar Gombe inda suka halaka mutum uku tare da kone amfanin gonar jama’a.
Dakarun sojin Najeriya sun kai samame har maboyar ‘yan bindiga dake Rafin Sarki da dajin Galadimawa inda suka halaka miyagu tara tare da ceto mata da yara.
Sojoji sun zubar da juna biyu daga cikin mata akalla 10, 000 da karfi da yaji Najeriya. Bincike na musamman da Reuters ta gudanar ya tona asirin sojojin kasar.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar yin kaca-kaca da wasu tsagerun 'yan bindiga da suka addabi yankunan Kaduna da Arewa masu Yammacin kasar nan. An kashe da dama.
Yan ta'adda
Samu kari