Yan ta'adda
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Imo inda suka ƙona fadar babban basarake a jihar, inda suka lalata kayayyakin miliyoyin naira a yayin harin.
Miyagun ƴan bindiga sun kai sabon mummunan farmaki a jihar Plateau inda suka halaka mutum biyu. Harin na zuwa ne kasa da sati ɗaya bayan sun kai wani harin.
Yan ta'addan Boko Haram sun farmaki ayarin motoci dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, sun kashe mutum biyar da sace mata 7.
Wata dalibar makarantar Chibok da Boko Haram su ka sace a 2014 za ta hadu da iyayenta. A lokacin da aka dauke Kabu a 2014, ta na shekara 13, yanzu ta kai 22
Rundunar soji ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku tare da kubutar da wasu mutane 10 da aka yi garkuwa da su a kananan hukumomin Igabi da Chikun da ke Kaduna.
Shugaban kasar Kwaddibuwa, Alasanne Ouattara, ya ayyana sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar a matsayin 'yan ta'adda, waɗanda ya kamata a yaka. Ya bayyana.
Sojoji sun yi ram da tubabbun yan Boko Haram da aka mayar garin Bama da ke jihar Borno a hanyarsu ta zuwa dajin Sambisa domin kai wa yan ta'adda kayan amfani.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan Boko Haram guda biyu a karamar hukumar Konduga da ke jihar Borno bayan wani samame na bazata a jihar.
Jami'an 'yan sanda sun cafke wasu mutane uku da ake zargin sun hallaka jami'in dan sanda a kauyen Konkiyel cikin karamar hukumar Darazo da ke jihar Bauchi.
Yan ta'adda
Samu kari