Yan ta'adda
Rundunar sojin saman Nigeriya ta yi martani game da harin bam kan masu bikin Maulidi a jihar Kaduna inda ta ce labarin kanzon kurege ne babu gaskiya a cikinsa.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a unguwar Asokoro da ke birnin tarayya Abuja, inda suka yi awon gaba da wasu mutum biyu masu bayar da hayar gidaje.
Gwamnatin jihar Katsina ta doka kan yadda wasu makarantu a jihar suka koma mafakar 'yan ta'adda, amma gwamnatin ta bullo da wasu hayoyin magance matsalar tsaron.
Tsohon gwamna ya bayyana kadan daga abubuwan da suka ja ya kori Sheka daga jiharsa kuma ya yi nasarar yin hakan ta hanyar taimakon shugaban kasa.
Yan sakai mutum biyu sun rasa rayukansa a yayin wata fafatawa da yan ta'addan kungiyar ta'addancin ISWAP, a jihar Yobe a wani hari da suka kai a wani kauye.
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba ta tabbatar da halaka ƴan bindiga mutum 50 a wani artabu da jami'anta suka yi da ƴan bindigan a ƙaramar hukumar Bali ta jihar.
Dakarun sojoji tare da hadin gwiwar jami'an rundunar yan sandan fararen kaya sun cafke wani babban shugaban yan ta'addan ISWAP a wani sumame da suka kai.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shahararren Fasto mai suna Kingsley Eze da abokinsa a kauyen Umuekebi da ke karamar hukumar Isiala Mbano a jihar Imo
Wasu 'yan bindiga sun kai mummunan hari gidan kwamishinan zaben jihar Kogi inda su ka yi artabu da jami'an tsaro na tsawon mintuna 30 a Lokoja da ke jihar.
Yan ta'adda
Samu kari