Yan ta'adda
Shugabannin 'yan bindiga a Arewacin Najeriya sun bayyana cewa, yanzu kam sun gama aikin ta'addanci, za su ajiye makamai su rungumi zaman lafiya kowa ya huta.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram masu yawa a wani sumame da suka kai har cikin maɓoyarsu dake dajin Sambisa jihar Borno.
'Yan sanda a jihar Katsina, sun daƙile wani yunƙuri na 'yan ta'adda, inda suka yi nasarar kuɓutar da mutane 5 da suka sace a wani ƙauye da ke yankin Malumfashi.
Dakaru sojoji sun aike da mayaƙan ƙungiyar ISWAP masu yawa zuwa inda ba a dawowa a wani gumurzu da suka fafata da su bayan sun daƙile harin da suka kai musu.
Yanzu ne muke samun labarin yadda wasu 'yan ta'adda suka hallaka wani hadimin sanata a jihar Legas. An bayyana yadda lamarin ya faru a yayin da yake kan hanya.
Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka manomi tare da sace wasu mutane guda bakwai a ƙaramar hukumar Birnin Gwari da ke.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutane fiye da 60 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da dabanci da kwacen motoci da babura a birnin Kano.
Wasu 'yan daba sun kai hari kan shugabannin APC a karamar hukumar Efon da ke Ekiti da raunata wasu kan zabukan da za a yi a kananan hukumomi a watan Disamba
Ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram sun sake kai wani mummunan hari a yankin tafkin Chadi, inda suka halaka masunta masu yawan gaske ta hanyar yi musu yankan rago.
Yan ta'adda
Samu kari