Yan ta'adda
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta samu nasarar daƙile wani harin da ƴan ta'adda suka kai a ƙaramar hukumar Jibia ta jihar. Sun ceto mutum uku da aka sace.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da ran mutum biyu tare da sace wani babban faston cocin ECWA a wani mummunan hari da suka kai a jihar Kwara.
Yaanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka shugaban jam'iyyar YPP a jihar Anambra. An bayyana yadda hakan ta faru a jihar ta Kudu.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya sha alwashin ganin bayan ƴan bindigan da suka addabi jiharsa da kai hare-hare kan mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Ƴan ta'addan Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno wanda ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan wasu manyan kwamandojin CJTF guda biyu da wasu mutum huɗu.
‘Yan majalisa sun bukaci a dauki mataki bayan farfadowar ‘Yan Boko Haram a Borno da Yobe yayin da aka tattauna game da sababbin hare-haren kungiyar Boko Haram.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da muggan makamai sun halaka mutane masu yawa a wurin wani taron Mauludi a ƙaramar hukumar Musawa ta jihar Katsina.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka ƴan ta'adda 10 da suka addabi mutane a jihar Kaduna. Dakarun sojojin sun kuma ƙwato makamai masu tarin yawa.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya karkashin Operation SAFE HAVEN (OPSH) sun yi gagarumin nasara kan yan ta'adda a samamen da suka kai Filato da Kaduna.
Yan ta'adda
Samu kari