Yan ta'adda
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani kasurgumin shugaban ƴan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
An sace ‘yan makarantar Apostolic Faith Group a Ekiti. Idan ana son ganin wadannan mutane, ‘yan bindigan sun bukaci a tanadi N100m a matsayin kudin fansa.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan yiwuwar sallamar hafsoshin tsaro inda ya ce bai kamata tun yanzu a fara kiran sallamarsu ba saboda sun fi na Buhari.
Masu garkuwa da suka sace wata likitar ido, Ganiya Olawale-Popoola da mijinta Nuruddeen Popola da wani karamin yaro Folaranmi sun nemi naira miliyan 100 kudin fansa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Kaduna inda suka tafka sabuwar ta'asa. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wata matar aure da 'ya'yanta uku.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi awon gaba da wasu yara ‘yan makaranta da ba a tantance adadinsu ba a karamar hukumar Emure da ke jihar Ekiti.
Adadin wadanda aka yi garkuwa da su daga 2019 zuwa yau ya kai 17, 469 Rahoto ya nuna ana da labarin rayuka kusan 2, 500 da aka rasa a karkashin Bola Tinubu.
An shiga tashin hankali bayan 'yan bindiga sun yi ajalin wasu manyan sarakunan gargajiya a karamar hukumar Ikole da ke jihar Ekiti a Kudancin Najeriya.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Zamfara inda suka tafka sabuwar ta'asa. Yan bindigan sun sace amarya da ango a yayin farmakin.
Yan ta'adda
Samu kari