Yan ta'adda
Zanga-zanga ta barke a garuruwan Arewa ganin cewa ana tsakiyar maulidi a kauyen Tudun Biri sojoji su ka harba bama-bamai ga mutanen da ba su san hawa ko sauka ba.
Sanata Shehu Sani ya ce harim bam da sojoji suka kai garin Tudun Biri a jihar Kaduna ba kuskure ba ne, ganganci ne da bai kamata ya faru ba. Ya nemi ayi bincike.
Kungiyar dattawan Arewa sun caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan mayar da hankali a lamuran tattalin arziki maimakon tsaron rayukan al'ummar kasar.
Rundunar 'yan sanda ta sanar da nasarar da dakarunta suka samu na afke masu laifi 130 a jihar Katsina a cikin watan Nuwamba. Tuni ta gurfanar da mutum 61.
Miyagun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan mutum 33 a wani sabon hari da suka kai a ƙaramar hukumar Bali ta jihar Nasarawa. Sun kuma sace dabbobi.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka masu ba yan bindiga bayanai a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke wasu mutum shida masu ba yan bindigan bayanai.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da harin da aka kai kan masu Maulidi a jihar Kaduna inda ya bukaci kwakkwaran bincike kan lamarin.
Rundunar sojin Najeriya ta yi martani game da harin bam a Kaduna kan masu Maulidi inda ta shawarci jama'a da su rinka sanar da jami'an tsaro yayin tarukansu.
Wata babbar kotu da ke zama a Dawaki, a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wasu mutane hudu masu daukar nauyin Boko Haram hukuncin dauri a gidan yari.
Yan ta'adda
Samu kari