Olusegun Obasanjo
Za a ji cewa Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya dage wajen shawo kan Nyesom Wike da mutanensa su goyi bayan Peter Obi, a maimakon jam'iyyar PDP.
Dan takarar shugaban kasa na Accord Party, AP, Farfesa Christopher Imumolen ya bayyana abin da suka tattauna da tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, a A
Kwanaki kaɗan bayan ɗan takarar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gana da Obasanjo, Farfesa Imumolen na Accord Party ya ziyarci tsohon shugaban a Abeokuta.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya gargadi wasu magoya bayan Asiwaju Bola Tinubu dan takarar shugaban kas na jam'iyyar APC, Daily Trust ta rahoto. Tinubu
Shugaban Majalisa Ya Fadi Abin da ya Wakana da Bola Tinubu ya Ziyarci Obasanjo. Tun yanzu har Femi Gbajabiamila ya hango Jam’iyyar APC ta ci zabe bayan ziyarar.
Bola Tinubu ya bayyana makasudin zuwa jihar Ogun, ya hadu da Olusegun Obasanjo. Tinubu ya shaida cewa ya ziyarci Abeokuta ne domin ya gaida mutanen da ke jihar.
Za a ji Yadda Janar Dambazau Ya Hakura da yi wa Jonathan Juyin-mulki da Rasuwar ‘Yar’adua. Janar Dambazau ya ki karbar shawarar kifar da Gwamnatin Jonathan.
Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya yi magana a game da abin da ya jawo rashin hadin kai a shekarun 1960, sannan ya tabo batun siyasar 2023.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bukaci yara da ke makarantar marayu a Maiduguri, Jihar Borno, su mayar da hankali kan karatunsu yana mai cewa shine ab
Olusegun Obasanjo
Samu kari