Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Yan bindiga sun sace limamin cocin Katolika na St Anthony a garin Angware a karamar hukumar Jos, Rabaran James Kantoma, wanda kuma shine shugaban kungiyar kiris
Kungiyar Kiristoci ta Kasa, CAN, ta ce duk jam'iyyar siyasa da ke son cin zaben shugabancin kasa a 2023 dole ne ta hada kai da coci. Samson Ayokunle, ya sanar.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta gargadi jam'iyyun siyasa kada suyi kuskuren zaben Musulmi da Musulmi matsayin yan takaran Shugaban kasa da mataimaki a 202
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN, reshen Jihar Taraba ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da hukumomin tsaro da abin ya shafa su kama tare da bincikar wasu malam
A wani taron manema labarai a Legas, malamin ya ce an shirya kudaden ne a buhu biyar na Naira miliyan 20 kowanne, kuma Cocin Methodist a Najeriya ne ya tara kud
Kungiyar Kiristocin Najeriya, shiyyar jihar Kaduna (CAN) ta yi Alla-wadai da kisar wata mata yar Arewa mai juna biyu tare da 'yayanta hudu a jihar Anambra, Kudu
'Yan bindiga a safiyar Laraba sun balle daya daga cikin majami'un babban Rabaren na Sokoto, Matthew Hassan-Kukah inda suka sace fastoci biyu da wasu mutum 2.
Kungiyar kiristoci ta Najeriya CAN a karshen mako ta zargi cewa zarge-zargen batanci na zama wata sabuwar hanyar kashe Kiristoci musamman a Arewacin Najeriya.
Kungiyar CAN ta canza dabara game da zanga-zangar da ta shirya gudanarwa yau Lahadi kan kashe dalibar kwalejin Shehu Shagari da zargin ta zagi Annabi SAW .
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari