Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Shugaban Kungiyar Kiristocin Nijeria, CAN, Rev. Samson Ayokunle, a jiya ya shawarci yan Nijeria musamman ma yan Kudancin Kasar da su fitar da Shugaban kasa kiri
Kungiyar CAN ta bukaci gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, da ya ajiye girman kai sannan ya yarda cewa ya gaza a bangaren tsaron al'umman jihar tasa.
Abin da zai ba ku mamaki shine, matar mai suna Frances Boer ta yi aiki a yankin Arewacin Najeriya inda ta yi aiki a makarantun firamare tare da koyar da harshen
Abuja - Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta bayyana cewa ta yi ittifaki kuma ta yanke shawara kan matsayarta game da zaben shugaban kasa na shekarar 2023.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya ta bayyana bukatar a mika wa Kirisra kasar nan a zaben 2023 mai zuwa. Kungiyar ta ce ya kamata yanzu Kirista ya hau tunda Musulmi
Jalingo - Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN a jihar Taraba ranar Alhamis ta bayyana cewa ita zata sake zaban wanda zai zama gwamnan Taraba saboda yawan mabiyanta
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN reshen Jihar Kwara jiya ta jajirce akan cewa ba za ta taba barin amfani da hijabai a makarantun ta da ke jihar ba, The Nation
Wani malamin addinin Kirista a Najeriya, Father Oluoma Chinenye John, ya yi tsokaci mai daukan hankali game da shan giya da yasa yan Najeriya da dama suka fara
Wani mutum a Birnin Vatican ya katse jawabin Fafaroma Francis domin ya fada masa cewa 'Allah baya tare da shi', mutumin ya rika ihu yana cewa Allah bai gamsu da
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari