JAMB
Hukumar shirya jarrabawa ta JAMB ta bayyana cewa kaso 76% daga cikin dalibai kusan miliyan biyu da suka rubuta jarrabawar UTME sun gaza cin maki 200.
Hukumar dhirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB ta sanar da sakin sakamakon jarabawar da ɗalibai suka kammala ranar Litinin.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta ce ta shirya sakin sakamakon jarrabawar UTME na bana da dalibai kusan miliyan 1.9 su ka rubuta. Yau ake sa ran sakin sakamakon wasu
Hukumar da ke kula da zana jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta kama wani mahaifi da laifin rubutawa yaronsa jarabawar UTME 2024 da ke kan gudana.
Ministan Ilimi ya bayyana adadin daliban da za su samu guraben karatu a manyan makarantun kasar nan. Ya ce kaso ashirin cikin dari na wadanda su ka zauna UTME ne
Statisense ta fitar da jerengiyar dalibai da suka fi kowa kokari cikin shekaru 10, daga 2014 zuwa 2023. Bahasin ya nuna daliba mace ce ta fi kowa samun maki
Hukumar shirya jarrabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta JAMB ta dauki mataki kan jami’anta da suka ci zarafin wata daliba sanye da hijabi a Legas.
Wani masani ya bayyana yadda dalibai za su yi su ci jarrabawar UTME a wannan shekarar ba tare da wasu matsalolin da za su sha musu kai ba a wannan shekarar.
Hukumar dake shirya jarrabawar manyan makarantu ta JAMB ta yi barazana ga iyayen yaran dake rubuta jarrabawar CBT. Ta ce za ta fara kama duk iyayen da aka gani
JAMB
Samu kari