JAMB
Hukumar shirya jarabawar shiga jami'a (JAMB) ta yi karin haske kan karin kudin jarabawar UTME ta 2024 da aka ce ta yi. Hukumar ta ce abun ba haka yake ba.
An yi kira ga Shugaba Tinubu da ya ba da umurnin janye batun karin kudin jarrabawar UTME kuma ya mayar da ilimi ya zama kyauta don kawo karshen ta'addanci a Najeriya
Hukumar shirya jarrabawar shiga makarantun gaba da sakandire (JAMB) ta kara kudin UTME. Sabon farashin zai fara ne daga shekarar 2024, kamar yadda ta sanar.
Farfesa Ishaq Oloyede ya bayyana cewa ya zama wajibi ɗaliban Najeriya su koyi ilimin fasahar zamani da sanin makamar aiki idan suna son samun aiki a yanzu.
Hukumar jarrabawa ta JAMB ta fitar da sabuwar sanarwar ranar rubuta jarabawar UTME na shekarar 2024 inda ta ce za a gudanar a ranar 19 zuwa 29 ga watan Afrilu.
Hukumar kula da jami'o'i ta ƙasa (NUC) ta yi watsi da batun cewa an cire bambancin da ke tsakanin kwalin digiri da na babban difloma ta ƙasa (HND).
Master Gold Oviota Ajagun, ɗan shekara 16 a duniya wanda ya zama zakaran gwajin dafi a jarabawar JAMB ya ɗaga kujerar kakakin majalisar dokoki na kwana 1.
Kotun majistare da ke Kado a birnin Abuja ta daure ma'aikacin JAMB, Emmanuel Odey kan satar kwamfuta da ta kai Naira dubu 350 don biyan kudin haya na gidansa.
Musa Isa Salmanu, mahaifin Isa Salmanu da ya samu sakamako mafi kyau (A1) guda 9 a dukkan darusan da ya dauka ya bayyana irin gudumawar da ya bayar ga yaron.
JAMB
Samu kari