JAMB
Hukumar shirya jarrabawar JAMB da UTME ta bayyana yadda ta samu tattaro N9,013,068,510.69 daga daliban kasar nan, inda aka tura akalla Naira biliyan 6 zuwa gwamnati.
Hukumar jarabawa ta JAMB ta tabbatar da cafke Farfesa kan yunkurin rubutawa yarsa jarabawa a 2019 inda aka yanke masa hukuncin daurin watanni shida.
Gwamnatin tarayya ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta kayyade shekaru 18 a matsayin mafi ƙarancin zama jarabawar WAEC da NECO, ta ce ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin tarayya ta haramtawa dalibai yan kasa da shekaru 8 daga rubuta jarrabawar kammala sakandare na WAEC da NECO da jarrabawar shiga manyan makarantu.
Hukumar JAMB ta koka kan yadda bayar da gurbin karatu ba bisa ƙa'ida ba ya zama ruwa dare a manyan makarantun Najeriya, ta faɗi sunayen jami'o'i biyar.
Hukumar JAMB ta fitar da kididdiga kan makarantu da suka yi fice a bana. Jami'ar Ahmadu Bello, jami'ar Ilorin da jami'ar Borno daga Arewa sun lashe kyautar JAMB.
Hukumar da ke da alhakin shirya jarabawar share fagen shiga jami'o'i a Najeriya ta bayyana sunayen ɗalibai 13 da suna nuna hazaƙa a jarabawar UTME 2024.
Hukumar JAMB ta bayyana cewa maki 140 ne mafi ƙarancin makin shiga jami'o'i a fadin kasar nan. A bangaren foliteknik da kwalejojin ikimi na Najeriya, maki 100 ne.
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta bayyana cewa ta gano dubannan matasan kasar nan da ke karyar sun kammala manyan makarantu.
JAMB
Samu kari