Peter Obi
A sakonsa na taya murna zuwa ga Bola Tinubu, shugaban Afenifere, Pa Fasoranti, ya bukaci zababben shugaban kasar da ya kula sosai wajen haka kan kasar Najeriya.
Kotun daukaka kara a Najeriya ya ce ya ba Atiku da Obi damar su duba dukkan takardun da aka yi amfani dasu wajen yin zaben shugaban kasa na wannan shekarar.
A zaben 2023, kowane ‘Dan takara ya ce shi ne wanda ya yi galaba, ba Bola Tinubu na Jam’iyya mai-ci ba. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya yi magana.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar sa take ta ƙulla ƙawance da Peter Obi, ɗan takarar Labour Party.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa, ba ta tsoron haduwa da Peter Obi a kotu kan batun da ya shafi zaben shugaban kasa na 2023 da yace bai amince da sakamakonsa ba.
Atiku Abubakar ya ce Gwamnonin PDP suka tsorata Peter Obi, suka yi sanadiyyar komawarsa LP. Da Obi ya zauna a PDP, babu wani abin da zai hana shi takara a 2023.
Dan takarar shugaban kasa a inuwar LP a zaben ranar Asabar da ta gabata, Mr. Peter Obi, ya ce ƙiriƙiri aka kwace masa nasarar da ya yi amma ba zai hakura ba.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa zaben bana ya zo da tsaiko ga dan takarar shugaban kasa na APC a jihar Legas Ya fadi dalilin rasa jihar.
Gwamnan jihar Ondo ya bayyana cewa, zababben shugaban kasan Najeriya ya kafa wani kwamitin da zai gana da 'yan takarar da suka sha kasa a zaben da ya gabata.
Peter Obi
Samu kari