'Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa nan gaba kadan kudin litar man fetur za ta kasar sauka kasa a Najeriya. Sun ce lita za ta dawo kasa da N120.
'Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa nan gaba kadan kudin litar man fetur za ta kasar sauka kasa a Najeriya. Sun ce lita za ta dawo kasa da N120.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da hukumar INEC daga aiwatar da hukuncin da ya umarci soke rajistar ADC da wasu jam’iyyun siyasa biyar.
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga jam’iyyar PDP a hukumance, yana cewa yana bukatar shugabanci mai maida hankali da ingantaccen aiki.
Jam'iyyar APC mai mulki ta ce Bola Tinubu zai yi nasara a zaben 2027. Ta yi martani ne bayan Peter Obi ya shiga ADC ya hade da Atiku Abubakar a karshen 2025.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi wa Peter Obi maraba zuwa jam'iyyar ADC. Ya ce shigowarsa na da muhimmanci ga adawa a Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC. Peter Obi ya ce suna da shirin ceto Najeriya.
Jam'iyyar ADC ta fara kama kujeru a Majalisar tarayya, sanatoci 3 da dan Majalisar tarayya sun bu sahun Peter Obi, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar hadaka.
A labarin nan za a ji cewa Shugabancin NNPP na kasa ya fara kokarin ceto kujerar Hashimu Dungurawa bayan jam'iyya ta kore shi tare da tsige shi a Kano.
Garba Kore, jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa babu sauran alheri a zaman Abba da Kwankwaso, ya ce son da Tinubu ke yi wa Kwankwaso ne ya sa ba a daure Madugu ba.
Jam'iyyar PDP ta yi karar hukumar zabe ta kasa, INEC kan cire sunan dan takararta, Oluwole Oluyede a zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026 da za a yi.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga zargin da ake yi na cewa ta yi wani shiri na takurawa ƴan adawa domin kanta.
Siyasa
Samu kari