A labarin nan, za a ji wani kamfanin Amurka mai suna Von Batten-Montague York L.C, ya kinkimi dambarwar hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya da ADC zuwa Amurka.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin Amurka mai suna Von Batten-Montague York L.C, ya kinkimi dambarwar hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya da ADC zuwa Amurka.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta karyata zargin da PDP ta yi mata na kokarin fara yakin neman zaben Tinubu kafin lokacin da INEC ta tanada.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara ya bayyana cewa gwamnatin Muhammadu Buhari ne ta lalata tattalin Najeriya, Tinubu kuma yana gyara shi.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Abia ta ce Goodluck Jonathan na da cikakken hakkin tsayawa takarar shugaban kasa a 2027, amma sai ya bi tsarin jam’iyya da kundin kasa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa da rasuwar mataimakin shugabanta, Hon. Aliyu Yakubu Barde, wanda ya riga mu gidan gaskiya a Nasarawa a yau Talata.
Dan Majalisa daya tilo da APC ke da shi a majalisar dokokin jihar Abia, Hon. Akaliro Kelechi Anderson yi watsi da jam'iyyar, ya koma LP mai mulki a jiharsa.
Jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ta kara yin kira ga Gwamna Sim Fubara da aka dakatar da ya baro jam'iyyar PDP, ta ce za ta tarbe shi hannu bibbiyu.
Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Farfesa Isa Pantami ya karbi bakuncin dan takarar LP a zaben shugaban kasar 2023, Peter Obi a birnin Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin akawun majalisar dattawa ya bayyana cewa ba zai iya cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta dawo bakin aikint ba.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya katse hutunsa a kasashen waje yayin da ake shirin mayar da Siminalayi Fubara kan kujerarsa.
Siyasa
Samu kari