Babban malamik coci a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya garhadi Peter Obi kan alakarsa da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaos gabanin zaben 2027.
Babban malamik coci a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya garhadi Peter Obi kan alakarsa da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaos gabanin zaben 2027.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta fara shiri tsige gwamna Siminalayi Fubara bayan sabon rikicinsa da Nyesom Wike. Majalisar ta ce za ta turawa Fubara takarda.
Tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa duk wannan abubuwan da ke faruwa a Kano, yana da yakinin shi zai yi dariya a karshe.
Shugaban APC na jihar Kwara, Sunday Fagbemi ya bayyana cewa yawan gwamnoni zai taimaka wajen samun nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Mambobi biyu a Majalisar dokokin jihar Gombe sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, sun ce salon mulkin Gwamna Inuwa Yahaya ne ya ja hankalinsu zuwa jam'iyya mai mulki
A labarin nan, za a ji duk da maganganu da suka yi yawa na sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC, an gano wasu daga cikin kwamishinansa a gidan Kwankwaso.
A labarin nan, za a yi yadda Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, tsohon ɗan takarar Shugaban Kasar nan ya bayyana irin siyasar da ya ke buga wa a Najeriya.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana Gwamna Siminalayi Fubara da da mara tarbiyya, wanda ya sauka daga akalar da aka ba shi gwamnatin jihar Ribas.
Kwanaki kaɗan bayan sauya shekar Peter Obi zuwa ADC, Datti Baba-Ahmed ya ayyana shiga takarar shugaban ƙasar Najeriya a 2027 ƙarƙashin jam’iyyar LP,
A labarin nan, za a ji cewa Yusuf Sharada, daya daga cikin hadiman Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fadi dalilai biyu da ya sa ake son komawa APC.
Siyasa
Samu kari