Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Sunusi Kwankwao, mashawarcin Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da ajiye mukaminsa daga gwamnatin Kano bayan sauya shekar Abba.
Babban jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya kalubalanci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan zaben 2027. Buba Galadima ya ce ba zai yi nasara ba.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya gargadi Abba Kabir Yusuf kan cin amanar Rabiu Kwankwaso ya ce zai gani a kwaryarsa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan Abba Kabir Yusuf ya fice daga jam'iyyar NNPP. Kwankwaso ya bukaci 'yan Kwankwasiyya su fara shirin 2027.
Tsagin NNPP da ke goyon bayan Sanata Kwankwaso ya soki matakin da gwamnan Kano, Abba Kabir Yusufna dauka na ficewa daga jam'iyya kan zargi mara tushe.
Yan majalisar wakilai na jihar Kano sun fara mika takardun barin NNPP a hukumance jim kadan bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bar jam'iyya ranar Juma'a.
Mai magana da yawun gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya tabbatar da ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga NNPP, an cure tutar jam'iyyar nan take.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da murabus dinsa daga jam'iyyar NNPP. Gwamnan ya fice daga jam'iyyar ne a ranar Juma'a, 23 ga watan Janairun 2026.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya zargi Majalisar Tarayya da jinkirta gyaran Dokar Zabe, yana gargadi akan shirin magudi a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari