A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu yana cikin wani hali kan Kashim Shettima.
Jam'iyyun adawa da suka hada da ADC, PDP, LP kan maganar sauya zaben 2027 zuwa 2026. Majalisar wakilai ne ke son dawo da zaben zuwa Nuwamban 2026.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara samun goyon bayan Yarbawa da Hausawa yayin da ake tunkarar babban zaben 2027.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bukaci mambobin jam'iyyar PDP da kada su karaya kan yawan ficewar da wasu ke yi. Ya ce jam'iyyar za ta farfado.
Wani kusa a jam'iyyar APC mai mulki, Khamis Darazo, ya nuna damuwa.kan yiwuwar ficewar tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami daga jam'iyyar.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kaduna, Sadiq Ango Abdullahi, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya. Ya fadi dalilansa.
Hadimin Peter Obi kuma shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya bayyana cewa babu wani shirin hadewa tsakanin ubangidansa da Goodluck Jonathan.
Daya daga cikin jaororin APGA na kasa, Cif Chekwas Okori ya caccaki wasu daga cikin gwamnonin jam'iyyun adawa da ke gudu wa zuwa jam'iyya mai mulki.
A labarin, za a ji cewa hadimin gwamnan jihar Katsina, Alhaji Abdul’aziz Maituraka, ya bayyana dalilan da zai sa Bola Tinubu da Dikko Radda su sake cin zabe.
Wasu 'yan APC sun ce matsalolin cikin gida da sauyin shugabanci na cikin abubuwan da suka hana ruwa gudu wajen rajistar 'yan APC ta yanar gizo da Ganduje ya fara.
Siyasa
Samu kari