Kungiyar Izala ta bayyana cikakken goyon baya ga matsayin Sheikh Jingir kan zaben 2027, tare da kira ga Musulmi su shiga siyasa cikin adalci da lumana.
Kungiyar Izala ta bayyana cikakken goyon baya ga matsayin Sheikh Jingir kan zaben 2027, tare da kira ga Musulmi su shiga siyasa cikin adalci da lumana.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyun PDP, NDC da APC a Akwa Ibom sun amince da Tinubu, Akpabio da Eno, tare da alkawarin samun kashi 100 na ƙuri’u a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana lissafin da suka buga da ya kai su da hakura ga zama a hadakar adawa ta ADC a Najeriya.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dage shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar da yake kalubalanatar shugabancinta ƙarƙashin David Mark ba tare saka rana ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya mayar da fam na neman tsaya wa takarar gwamna gabanin shirye shiryen zaben 2027.
Daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar ADC, Mohammed Hayatudeen, ya sayi fom din neman tsayawa takara a 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rage yawan 'yan majalisar da take da su a jihar Oyo. Wasu guda uku daga cikinsu sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar.
Jam'iyyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa za ta gudanar da zaben fitar da gwani domin tsaida dan takarar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027.
Gwamna Bala Mohamed ya saye fom din nemantakarar Sanatan Bauchi ta Kudu a jam'iyyar APM. Ya bayyana cewa za su tsaya domin ceto al'umma a zaben 2027.
Kungiyar Musulmin Oyo ta bukaci Seyi Makinde ya nuna adalci da daidaito ta hanyar mara wa dan takarar Musulmi baya a zaben gwamnan jam'iyar PDP mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Adams Oshiomhole ya ce zaman Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa ya saba da sabhwar dokar da aka samar.
Siyasa
Samu kari