Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi maganganu kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP. Ya bayyana cewa jam'iyyar ta dade da mutuwa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa zaben Kabiru Tanimu Turaki a matsayin wanda suke goyon bayan ya zama shugaban PDP ya halatta a doka.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi kalamai masu kauahi kan gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce za su kassara jam'iyyar.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa na ba shi shawarar ya dauki Nasir El-Rufai a matsayinsa magajinsa amma ya ki yarda saboda wasu dalilai.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai boye komai ba, zai fada wa Goodluck Jonathan abin da ke ransa idan ya nemi shawararsa kan batun takara a 2027.
Shugabannin SDP na jihohi sun goti bayan korar tsohon shugaban jam'iyyar na kasa, Shehu Gabam da wasu jiga-jigai biyu, sun ce gaskiya ta yi nasara kan mugunta.
Gwamnonin Najeriya sun umarci magoya bayansu da su fara kamun kafa a majalisu domin tabbayar da dokar ware wa mata kujerun siyasa na musamman a jihohi da tarayya.
A labarin, za a ji yadda amincewa nadin Tanimu Turaki a matsayin sabon shugaban PDP na kasa zai iya kara dulmiyar da jam'iyyar a cikin rikicin gida.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta cewa jam'iyyar na fama da rikicin cikin gida.
Siyasa
Samu kari