A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya nemi wa'adin mulki karo na biyu a zaben 2027.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi watsi da kiran da suke yi na shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya daga jihar Kano, Nasiru Baballe Ila, ya fice daga jam'iyyar APC. Nasiru Baballe ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa babu wani taron dangi da 'yan adawa za su yi wanda zai hana nasarar Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa sauya shekar da yan siyasa ke yi zuwa APC na kara nuna yadda jama'a suka karbi jam'iyya mai mulkin kasa.
Rikicin shugabancin da ya addabi jam'iyyar PDP ya sake daukar sabon salo bayan jam'iyyar ta dare gida biyu. An dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa.
Jam'iyyar PDP ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu manyan jami'anta. Jam'iyyar ta dakatar da sakatarenta na kasa tare da wasu manyan jami'ai guda uku.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da shirye-shiryen babban taronta na kasa, sai dai akwai wadanda ake hasashen za su fafata a zaben shugaban jam'iyya na kasa a Ibadan.
Sanata Sunday Katung mai wakiltar Kaduna ta Kudu ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa APC, ya yana wa Gwamna Uba Sani da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Siyasa
Samu kari