A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
A labarin nan, za a ji manyan yan takara a jihar Anambra da ke shirin a fafata da su a zaɓen Gwamnan jihar, da irin karfinsu da kuma yiwuwar samun nasara a zaben.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya yi tsokaci kan yadda yake daukar siyasa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da yin ta har karshen rayuwarsa.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa ya dauki matakin kin hukunta masu laifi a jam'iyyar ne bayan ya duba maslaharta.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya ce jam’iyyar su za ta hana Gwamna Abba Yusuf dawowa kan mulkin Kano a 2027, koda me zai faru.
Dan jam'iyyar Democrat, Zohra Kwame Mamdani ya zama Musulmi na farko da ya lashe zaben magajin garin New York duk da barazanar Donald Trump ga jama'a.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan shugaban jam'iyyar PDP na kasa. Ya ce bai da hali mai kyau na jagoranci.
Babbar kotun jihar Oyo mai zama a Ibadan ta umarci shugaban jam'iyyar PDP na lasa, Ambasada Umar Damagum ya ci gaba da shirin taron PDP kamar yadda aka tsara.
Hukumar zaben jihar Neja ta bayyana sakamakon zaben kananan hukumomin da aka gudanar ranar Asabar, jam'iyyar APC ta lashe duka kujerun ciyamomi 25.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso da batun ficewar Alhaji Atiku Abubakar daga jam'iyyar PDP. Ya ce dole ta sanya ya yi hakan.
Siyasa
Samu kari