Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya gindaya sharuddan fara tattaunawa da Amurka. Ya ce dole sai an cika su kafin a fara tattaunawa.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya gindaya sharuddan fara tattaunawa da Amurka. Ya ce dole sai an cika su kafin a fara tattaunawa.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Mutanen jihar Anambra za su fito domin kada kuri'unsu a zaben gwamna na ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025. Manyan 'yan siyasa na takara a zaben.
Hukumar INEC ta ce za ta gudanar da sahihin zaben gwamnan Anambra yayin da ta ce ba za a samu tangardar na'urar BVAS ko jinkirin kai kaya da ma'aikatan zabe ba.
Kashi 53.5% na wadanda suka ba da amsa a zaben jin ra'ayi da Legit.ng ta gudanar a X sun yi hasashen cewa Gwamna Soludo ne zai lashe zaben Anambra a yau.
INEC ta ce ta kammala shirin gudanar da zaben gwamna a Anambra yayin da ta dauki jami’ai 24,000 aiki. A hannu daya, Yiaga Africa ta yi gargadin raguwar masu zabe.
Tsagin PDP na Abdulrahman ya zabi Mao Ohabunwa a matsayin sabon shugaban kwamitin amintattu domin dawo da adalci, gaskiya, da amincewar jama’a a cikin jam’iyyar.
Naziru Tahir Usman, dan Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya bayyana shirinsa na neman zama gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027, ya ce ya nemi izinin Annabi SAW.
Shugabannin PDP na jihohin Najeriya sun sake jaddada goyon bayansu ga Umar Damgum da mambobin NWC da ke tare da shi, sun ce ba su san wani tsagin Wike ba.
Ga cikakken bayani kan manyan laifuffukan zabe a Najeriya da hukuncin da dokar kasa ta tanada, ciki har da tara har N50m da dauri na shekaru 10 da sauransu.
Yayin da ake shirin zaben gwamnan Anambra a gobe Asabar, mun tattaro muku wadanda suka mulki jihar Anambra daga dawowar dimukuradiyya a 1999 zuwa yau.
Siyasa
Samu kari