Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru da Bebeji, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya sanar da fita daga NNPP da Kwankwasiyya zuwa APC a Kano tare da goyon bayan Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa yar takarar gwamnan Anambra ta bayyana godiya ga mutane kusan 300 da su ka kada mata kuri'a a zaben da Charles Soludo ya yi nasara.
Matatar shugaban jam'iyyar APC na kasa, Martina Yilwatda ta fara gangamin tazarcen shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. Ta kira mata su zabi Tinubu.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Anambra, Prince Nicholas Ukachukwu, ya koka kan yadda aka muzgunawa magoya bayansa yayin zaben gwamnan.
Dr. Wole Oluyede ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Ekiti don zaɓen 2026. PDP ta sha alkawarin kayar da APC saboda gazawar gwamnatin Oyebanji.
Dan takarar gwamna a jihar Anambra a karkashin ADC ya ce bai gamsu da sakamakon zaben ba saboda yadda aka gudanar da zaben a tsarin da yake ganin ba daidai bane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, kan nasarar da ya samu a zaben gwamnan da aka gudanar a jihar.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan zaben da aka gudanar ranar Asabar a jihar.
Hukumar zabe ta INEC ta ayyana Gwamna Chukwuma Soludo na jam’iyyar APGA a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Anambra da aka gudanar ranar Asabar.
Siyasa
Samu kari