Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Tsohon shugaban kungiyar CAN, Fasto Ayo Oritsejafor ya ce Shugaba Bola Tinubu ya gaza wajen jagoranci, don haka bai kamata ya sake neman mulki a 2027 ba.
A labarin nan, za a ji cewa sauya shekar gwamna Abba Kabir Yusuf na shirin raba kan APC a Kano musamman a wajen rabon mukaman da uwar jam'iyyar ta tsara.
A labarin nan, za a ji wasu daga cikin manyan bambance-bambance da ke cikin sabuwar dokar zabe da ta ke ci gaba da jawo zazzafar muhawara tsakanin yan adawa.
Hukumar INEC ta fara gudanar da zaben cike gibi a kananan hukumomin Kano, Abuja da wasu sassan jihar Rivers. Masu kada kuri'a ba su fita zabe sosai a dukkan jihohin.
Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana dalilin shigarsa siyasa, yana musanta zargin tsattsauran ra'ayi tare da jaddada bukatar mutane su fahimci al'amuran siyasa.
Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Pantami, ya yi magana kan batun ya taba haramtawa malamai shiga siyasa.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa mutane ne suka sanya shi shiga takarar gwamna a jihar Gombe. Ya fadi abubuwan da zai yi wa Gombawa idan ya zama gwamna.
Shugabannin APC na jihar Adamwa sun garzaya har gidan gwamnati, sun gana da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri yayin da ake rade-radin zai bar PDP zuwa APC.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Jihar Rivers ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin cafke jigonta, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyin fararen hula sun bayyana damuwa iri daya da jam'iyyar hamayya ta ADC a kan dokar zabe da Tinubu ya sanya wa hannu.
Siyasa
Samu kari