Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayar da shawarwari ga 'yan takarar jam'iyyar PDP a zaben 2027. Ya bukaci su tashi tsaye.
Matakan tsige gwamna ko mataimakin gwamna a Najeriya bisa sashi na 188 na kundin tsarin mulki, tun daga gabatar da tuhuma har zuwa kaɗa ƙuri'ar ƙarshe.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson, ya fice daga PDP zuwa NDC, yana nuna damuwa kan lalacewar jam’iyyar a cikin taron manema labarai.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hasashen dan siyasan da zai maye gurbin Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo idan aka tsige shi a matsayin mataimakin gwamna.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar da ke kare martabar Musulmin Najeriya, MURIC ta dauki kukanta a kan Shugaban INEC Joash Amupitan zuwa gaban Majalisar Tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu alamu sun fara nuna cewa tabbas, akwai yiwuwar tsohon Ministan tsaro Muhammad Badaru Abubakar zai bar APC, ya koma adawa.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta tabbatar da rasuwar mataimakin sakataren yada labaranta na jihar Legas, Karamo Yesiro bayan kammala zaben shugabani.
A labarin nan za a ji cewa Tsohon Kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Kano, Umar Haruna Doguwa, ya koma kujerar shugaban APC shekaru 10 da mikawa Abdullahi Abbas.
A labarin nan, za a ji cewa dan tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Adamu Atiku ya sanar da ajiye mukaminsa na kwamishina a gwamnatin Ahmadu Fintiri na Adamawa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Ya ce ya kamata a bar Kudu ta kammala shekara takwas.
Siyasa
Samu kari