Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Idris Wada, ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa PDP, inda ake sa ran Gwamna Usman Ododo zai tarebe shi a ranar Litinin.
PDP ta rushe dukkan tsarin jam’iyya a Imo, Abia, Enugu, Akwa Ibom da Rivers yayin babban taron zabe a Ibadan, tana mai cewa yanayin siyasa ne ya tilasta hakan.
Mataimakin Shugaban APC na Kudu maso Gabas, Ijeoma Arodiogbu ya ce ba zai taba yiwuwa ba Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wata kawance da Atiku Abubakar.
Tsohon ministan harkokin musamman, Kabiru Turaki (SAN) ya lashe kujerar shugaban PDP na ƙasa bayan samun kuri’u 1,516 a taron da aka yi a birnin Ibadan.
Gwamna Caleb Mutfwang na Filato da Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa sun nesanta kansu daga korar Nyesom Wike da wasu jiga-jigan PDP daga cikin jam'iyyar.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya sanar da cewa zai sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba, 19 Ga watan Nuwamba, 2025.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum zai sauka ya mika wa tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki ragamar jagorancin jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP ta kori Nyesom Wike, Ayodele Fayose da Samuel Anyanwu daga cikinta a babban taron da ake yi a Ibadan, bayan motsin da Chief Bode George ya gabatar.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Theodore Orji ya tabbatar da ficewarsa daga PDP a wata wasika da aya aika wa shugaban jam'iyyar na mazabarsa ranar Asabar.
Siyasa
Samu kari