Yar siyasa a Najeriya, Naja'atu Mohammaed ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta tura tawaga ta musamman domin ba Farfesa Isa Ali Pantami hakuri.
Yar siyasa a Najeriya, Naja'atu Mohammaed ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta tura tawaga ta musamman domin ba Farfesa Isa Ali Pantami hakuri.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman Abdu'Razaq ya ayyana Abdulfatai Yahaya Seriki a matsayin wanda yake goyon bayan ya zama dan takarar gwamnan APC a 2027.
Jam’iyyar LP mai adawa karkashin jagorancin Julius Abure ta sanar da cewa za ta shiga zaben 2027 tare da bayar da fom kyauta ga masu takara a dukkan matakai.
Sanatan Sokoto ta Gabas, Ibrahim Lamido, ya bayyana dalilin da ya sanya ya hakura da sake neman komawa majalisa yayin da ya gaza samun tikitin takarar gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce takarar da zai yi a jam'iyyar NDC za ta bude wa Kano kofar samar da shugaban kasa nan gaba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta rufe sayar da fam na takarar shugaban 'kasa gabanin babban zaben 2027 da ke kara karatowa.
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Danjuma Goje ya rasa tikitin APC na neman komawa Majalisar dattawa karo na biyar a zaben fitar da gwanin da aka gudanar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ja kunnen tsohon ubangidansa na siyasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da cewa kada ya kai shi bango, domin shirunsa ba tsoro ba ne.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya samu nasarar lashe tikitin APC domin neman tazarce a mazabar Kano ta Arewa a zaben 2027.
Tsohon sanatan Bayelsa ta Gabas, Ben Murray Bruce ta caccaki yan jarida, yana mai cewa babu wanda ya hana shi shoga takarar sanata kamar yadda ake yadawa.
Siyasa
Samu kari