Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Jarumin barkwanci Aliyu Muhammad Idris wato Ali Madagwal, ya yi watsi da rusau da aikin rusau da sabuwar gwamnatin Kano ta Abba Kabir Yusuf take yi a jihar.
Tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya musanta ikirarin mawaki Femi Kuti cewa a baya EFCC ta nemi ya zo ya mata bayani kan zamba.
Yan majalisar jiha sun zaɓi Honorabul Blessing Agbebaku a matsayin sabon shugaban majalisar dokokin jihar Edo, sun kuma zaɓi nace a matsayin mataimakiyarsa.
Bayanai sun bayyana kan adadin kwanakin da tsoffin shugabannin kasa, Obasanjo, Yar’adua, Jonathan, da Muhammadu Buhari suka dauka kafin su nada ministocinsu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda ake wa laƙabi da Abba Gida Gida ya mayar da tsohon shugaban Hukumar Tattara Haraji ta jihar Kano (KiRS), Alhaji San.
Dan majalisar jihar Bauchi, Honarabul Ado Wakili ya rigamu gidan gaskiya kwanaki kadan kafin wa'adinsa ya kare bayan ya sha kaye a zaben da aka gudanar a jihar.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya yi magana kan tazarcen da ya so ya yi karo na uku wanda bai yi nasara ba. Ya ce wasu gwamnoni sun so hakan. ya faru.
Sabon ɗan majalisa kuma matashin ɗan shekara 40 a duniya, Chike Olemgbe, ya smau nasarar zama zabon kakakin majalisar dokokin jihar Imo ta 10 da aka rantsar.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana muhimman abubuwan guda 8 da gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali a kai. Tinubu ya bayyana hakan ne ranar Alhamis a Abuja.
Siyasa
Samu kari